Daga Karshe, INEC Ta Saki Sunayen Rumfunan Zabe 240 da Ba a Za a Yi Zabe Ba Bana

Daga Karshe, INEC Ta Saki Sunayen Rumfunan Zabe 240 da Ba a Za a Yi Zabe Ba Bana

Yayin da ‘yan Najeriya ke ci gaba da jiran zaben zaben 2023, sai kwatsam hukumar zabe ta fitar da rahoton cewa, akwai rumfuna 240 da ba za a yi zabe ba a bana.

Hukumar ta INEC ta saki jerin sunayen rumfunan zabe 240 da ba za a yi zabe ba a kasar nan a zaben 2023.

A baya hukumar zaben ta bayyana cewa, ba za a yi zabe a rumfunan ba saboda basu da wadanda suka yi rajistan yin zabe a cikinsu.

A jerin rumfunan zaben 240 an ce ba za a yi zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya na ranar 25 ga watan Faburairun bana ba.

Hakazalika, hakan na nufin ba za a yi zaben gwamna na ranar 11 ga watan Maris ba da ma ‘yan majalisun jiga fadin kasar ba.

Kara karanta wannan

Sauya Fasalin Naira Ya Rage Laifin Garkuwa da Mutane da Kuma Rashawa, Malami

A kasa mun tattaro muku jerin sunayen rumfunan kamar haka:

Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma ka/ki? Ka tuntubemu a info@corp.legit.ng!

Asali: Legit.ng

Online view pixel